INEC ta sanya 19 ga Satumba domin zaɓen cike gurbi a jihohi huɗu - DCL Hausa
Hukumar zaɓen Nijeriya INEC, ta sanya ranar 19 ga Satumba 2026 domin gudanar da zaɓen cike gurbi a wasu mazabu biyar da ke cikin jihohin Gombe, Bauchi, Delta da Kano. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa mai magana da yawun shugaban INEC, Tunde Oketola ne ya bayyana hakan ga kamfanin dillancin labarai na Nijeriya NAN. [
Preparing your link…
Continue to the linkWhen available, the title and description are taken from the destination page. This preview does not endorse its content.
Destination: https://dclhausa.com/inec-ta-sanya-19-ga-satumba-domin-za%C9%93en-cike-gurbi-a-jihohi-hu%C9%97u/
Share more with ShortURL
Turn long web addresses into short, easy-to-share links. ShortURL helps you share websites, resources and useful discoveries in messages, on social media and wherever your audience is.
Create a short link without an account, download its QR code, or connect your website and applications through our free API. Paste your URL and make your next link easier to share.
Create your free short link ↗